Marigayi Alhaji Usman Mairiga

Marigayi Alhaji Usman Mairiga (OFR) haifaffen Anguwan Liman. Shine ɗan ƙasa na biyu da ya zamo Editan Jaridar Gaskiya tafi Kwabo. Shi ya karɓi Alhaji Abubakar Imam. Ya yi aiki a matakan gwabnati da dama tunda gwabnatin lardi har zuwa ta Tarayya. Kana ya yi Director a Hukumar Alhazai ta ƙasa. Marigayin mutum ne mai sauƙin kai da sada zumunci. Baban ɗansa shi ne Alhaji Adamu Usman Mairiga wanda maaikaci ne a ofisin lardin Zazzau. Allah Yakyautata makwancinsa Ameeeeeen

Post a Comment

0 Comments