Barr. Aisha ta karba Karramawar da wannan shafi tai mata a ranar kaddamar da wannan shafi. Wannan karramawar ce akan Kulawa da take bayarwa ga Marayu, mata, yara da tallafama masu rauni.
Allah ya cigaba da yi miki jagora damu gaba daya ameen.
.
#23March2021
0 Comments